Sarkin Musulmin yace za a fara azumin watan Ramadana a Najeriya a gobe Asabar.
Tinubu ya rattaba hannun ne a fadar gwamnatin Najeriya dake Abuja a yau Juma’a.
Tuni Akpabio ya musanta wannan zargi ta bakin mashawarcinsa akan harkokin yada labarai, Kenny Okulogbo.
A wani hukuncin da ta yanke yau Juma’a, kotun kolin ta hana babban bankin Najeriya (CBN) da babban akanta na tarayya da sauran hukumomin gwamnati sakin kudade ga gwamnatin jihar Ribas.
Sarkin Musulmi Abubakar ya yi wannan kira ne a cikin wata sanarwa da Sakatare-Janar na NSCIA, Farfesa Is-haq Oloyede, ya sanyawa hannu a ranar Alhamis.
Wata babbar kotun Abuja ta bada belin tsohon babban sakataren hukumar inshorar lafiya ta Najeriya (NHIA), Farfesa Usman Yusuf, wanda ke fuskantar tuhume-tuhumen aikata almundahana.
Matakin bada tallafi ga iyalin Fulanin da ‘yan fashin daji suka raba da shanunsu a Najeriya na daya daga hanyoyin dawo da zaman lafiya a wasu jihohin Arewacin kasar
A wani mataki na nuna goyon baya, masoyansa sun taru a kofar shiga ginin majalisar, sun rera wakoki da jinjina ga dan majalisar mai wakiltar mazabar Agege a majalisar
‘Yan sanda sun tabbatar da sace dalibai mata daga jami’ar tarayya ta Joseph Tarka da ke Makurdi, wacce a baya ake kira da jami’ar aikin gona ta tarayya.
Masanin kimiyyar kididdiga Farfesa Sadik Umar ya nuna mamakin yadda taron ya tashi ba tare da jan hankalin shugaban kan halin da kasa ke ciki na kuncin tattalin arziki ba.
Yarjejeniyar ta bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da bayar da “tallafin kudi domin samar da wata Ukraine mai zaman lafiya da wadata ta fuskar tattalin arziki.”
Domin Kari
No media source currently available