Nasarar da askarawan yaki da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba ta samu ce tayi tasiri wajen yanke shawarar kafa irinta a bangaren lantarkin
Gwamnan na jihar Legas wanda shi ne shugaban kungiyar ya nanata aniyar gwamnonin ta daukar kwararan matakai domin tabbatar da zaman lafiya da daidaito a tsakanin al’ummominsu”.
An tsara cewa Shugaba Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairun da muke ciki.
Majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya ta amince da kasafin Kudin bana mafi girma sabanin yadda aka saba a watan Janairu zuwa Disamban kowacce shekara a baya.
Yayin bikin mika ginin da zai zamo shelkwatar aikin wanzar da zaman lafiyar a hukumance, Gwamna Lawal Dauda ya jaddada aniyar gwamnatinsa ta tallafawa hukumomin tsaro wajen yaki da laifuffuka.
Masu zanga-zangar na dauke da kwalaye da suka rubuta korafe-korafensu.
Duk da komawa yanar gizo da wasu kafafen ke yi hakan bai rage martabar akwatin rediyo ba da ya zama tamkar al'ada a tsakanin al'umma musamman na arewacin Najeriya.
Karin hasken na zuwa ne kwanaki bayan da kwamitin Majalisar Dattawa akan asusun ajiyar gwamnati ya bayyana tsananin damuwa game da al’amura da dama dake da nasaba da rundunar ‘yan sandan Najeriya, ciki har da almundahanar kudade da batan makamai.
Shugaban bankin raya kasashen Afirka (AFDB), Akinwunmi Adesina, ya musanta rahotannin da ke danganta shi da takarar shugabancin Najeriya a shekarar 2027.
Yayin da Turai ke fadi tashin neman iskar gas da za ta maye gurbin ta Rasha, an sake farfado da shirin tura iskar gas din daga Najeriya zuwa Turai.
Domin Kari
No media source currently available