Majalisar wakilan Najeriya ta ce hauhawar shaye-shayen miyagun kwayoyi da cin zarafin da ke faruwa a gidaje babbar barazana ce da ka iya durkusar da Najeriya idan masu ruwa da tsaki ba su hada karfi da karfe ba.
Barayin da ake zargi sun arce bayan da suka hangi dakarun.
A Talatar da ta gabata kungiyar ta tsunduma wani yajin aikin sai baba ta gani sakamakon rashin warware wasu batutuwa tsakaninta da hukumomin jami’ar da suka samo asali tun daga shekarun 2009 da 2017.
A cewar rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, gobarar ta tashi ne bayan da wata katifa dake daure a bayan motar ta taba salansa, abinda ya sabbaba tashin mummunan tashin wuta.
Aiyedatiwa, gwamnan jihar mai ci ya samu kuri’u 366,781 inda ya doke abokin karawarsa na Jam’iyyar PDP kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar Ajayi Agboola, wanda ya samu kuri’u 117,845.
Tattaunawar za ta mayar da hankali ne akan kudurin kafa hukumomin haraji na hadin gwiwa dana hukumar tattara haraji ta Najeriya, yayin da za’a tattauna akan kudirin gudanar da harkar haraji a Najeriya da kuma na dokar harajin Najeriya.
Ministan noma na Najeriya Abubakar Kyari ya ce ribar da ke cikin noman alkama ba ya misaltuwa don abubuwan da a ke samarwa daga alkamar na da yawan gaske.
Mataimakin Kakakin Majalisar Wakilan, Benjamin Kalu, ya ba da sanarwar cewa babu ko guda daga cikin bukatun kirkirar jihohi a Najeriyar da ta dace da bukatun kundin tsarin mulkin da har za’a duba ta.
Mahukunta a Najeriya na ci gaba da nuna damuwa a kan yadda ake samun waiwayowar hare-haren 'yan bindiga a wasu wurare duk da yake cewa jami'ai na kan kokarin kawar da matsalar
Sassan sun hada da unguwar rukunin gidajen ‘yan majalisu ta Apo da Apo Resettlement da Gudu da Apo Mechanic da unguwannin da ke kewaye dasu.
A hukuncin da ya zartar yau Juma’a, Mai Shari’a Yallim Bogoro ya kuma ba da umarnin kwace jarin dala 900, 000 da ake alakantawa da wata ‘yar uwar Emefiele, Anita Joy Omolie, a mataki na dindindin.
Domin Kari
No media source currently available