Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta bayyana cewar ta samu nasarori a yakin da take yi shan miyagun kwayoyi, musamman da hadin gwiwar jihohi da kananan hukumomi.
A watan Yunin 2021 aka dawo da Kanu zuwa Najeriya kuma tun lokacin yake tsare tare da fuskantar shari'a a kan zargin ta'addanci.
Tun a bara asibitin ke fama da daukewar wutar lantarki sakamakon basussukan da kamfanin rarraba hasken lantarki na Ibadan (IBEDC) ke bin sa.
Tsohon mataimakin shugaban kasar ya samu rakiyar tsohon gwamnan jihar Cross River, Liyel Imoke da Sanata Aminu Tambuwal wanda ya kasance tsohon gwamnan jihar Sokoto.
A shirye hukumar take ta yi hadin gwiwa da ‘yan majalisa da sauran masu ruwa da tsaki a kan batun, inda Adeyeye ta koka da karancin ma’aikata a hukumar.
Za’a tattauna da masu ruwa da tsaki yayin taron kwamitin ilimi na kasar da zai gudana a watan Oktoban bana kafin yanke shawara ta karshe game da tayin.
Ga dukkan alamu, duk da kokarin da sojojin Najeriya ke yi wajen yakar 'yan bindiga, har yanzu akwai sauran rina a kaba.
Yayin da Janhuriyar Nijar ke dada daukar tsauraran matakai kan harkokin shigi da fici, ta na kuma sassauta ma bakin da ke cikin kasar
Shugaba Tinubu ya rushe majalisar gudanarwar jami’ar tare da sauke Farfesa Aisha Sani Maikudi daga kan mukaminta na shugabancin Jami’ar Yakubu Gowon.
Mataimakin Kakakin Majalisar Benjamin Kalu wanda ya jagoranci zaman majalisar na yau Alhamis ne ya karanta wasikar da ta fito daga kwamitin da ke dauke da sunayen jihohin da aka ba da shawarar kirkirar.
Domin Kari
No media source currently available