Gwamna Kabir ya yi kira ga masu biyan haraji da su kwantar da hankalinsu yana mai ba su tabbacin cewa za a yi amfani da kudaden ta hanyoyin da suka kamata.
Fitar da sunayen ‘yan wasan na zuwa ne kwana guda bayan da aka nada Bruno Labbadio a mstayin sabon kocin kungiyar ta Super Eagles.
Rahoton na zuwa ne yayin da matsalar ambaliyar ruwa ta lalata amfanin gona da dama a wasu sassan kasar.
Alkalumman sun nuna cewa s mutane 170 ne suka mutu, sannan ambaliyar ta raba wasu dubu 2,005 da muhallansu a jihohi 28 cikin jihohi 36 na kasar.
Wani bincike ya bayyana cewa rashin tsaro da hauhawar farashin kayan masarufi ya jefa 'yan Najeriya sama da miliyan 31 cikin matsanancin rashin abinci.
Yayin wannan ziyara, ana sa ran Tinubu zai gana da Shugaban China, Xi Jinping, inda za su rattaba hannu kan yarjeniyoyi masu muhimmanci a cewar fadar gwamnati.
Sai dai wannan sabuwar kiddiga da hukumar ta NBS ta fitar na zuwa ne yayin da ‘yan Najeriya ke fama da matsananciyar tsadar rayuwa, lamarin da ya kai ga gudanar da zanga-zanga a wasu sassan kasar a farkon watan Agusta.
Hukumar ta NFF ta sanar cewa ta cimma matsaya da Labbadia dan asalin kasar Jamus, wanda shi ne koci na 37 da zai horar da ‘yan wasan na Najeriya.
Har yanzu ta na kasa ta na dabo game da rikicin 'yan Shi'a da 'yan sandan a Abuja, Najeriya. Hasali ma, 'yan an damke 'yan Shi'a kusan 100 don binciken zakulo masu hannu a kisan 'yan sandan.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.