‘Yan bindiga dauke da muggan makamai sun yi garkuwa da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasar nan Dauda Adamu Kahutu, wanda aka fi sani da Rarara.
Wata mummunar gobarar da ta auku a kasuwar Karu da ke Karamar Hukumar Karu ta Jihar Nasarawa ta yi sanadin janyo asarar dukiya mai yawa.
Wanan mataki da Majalisar ta dauka ya biyo bayan wata wasika ne da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aiko wa Majalisar inda ya bukaci a kara wa'adin aiwatar da kasafin kudi na Naira triliyan 21.83 na shekara 2023 wanda gwamnatin Tinubun ya gada daga gwamnatin da ta gabata.
Mataimakin shugaban kasar ne ya jagoranci taron da gwamnonin jihohi da mataimakan gwamnoni da ministoci kafin isowar shugaban kasar.
An ruwaito takardar bayan taron da kungiyar gwamnonin ta fitar na cewa, “gwamnonin sun amince su cigaba da tattaunawa da muhimman masu ruwa da tsaki domin samun matsayar da dukkanin bangarorin zasu amince da ita.”
A yau Alhamis aka bayyana hakan, a yayin da Shugaban Majalisar Dattawan, Godswill Akpabio ya jagoranci zamanta bayan dawowa daga hutu domin cigaba da sabon zango a ayyukan majalisar.
Hukumomin Najeriya sun ayyana dokar ta-baci a kasar tare da kaddamar da matakan dakile yaduwar cutar amai da gudawa da ake kira kwalara, wadda ta hallaka mutane sama da 50.
Da safiyar Laraban nan ne aka wayi gari da samun tashin gobara a matatar man fetur ta Dangote a jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya.
A yau laraba ne El-Rufa'i ya maka Majalisar Dokokin Kadunan a gaban babbar kotun tarayya dake jihar akan tauye masa hakkokinsa.
Sanarwar da mai magana da yawun majalisar kuma shugaban kwamitinta akan harkokin yada labarai da hulda da jama'a, Akin Rotimi, ya fitar a yau Talata tace, yayin ganawar da misalin karfe 1 na rana, rashin lafiya ta rufe jami'in.
Ministan Yada Labarai da wayar da kan al'umma, Muhammad Idris, ne ya bayyana hakan a yau Talata yayin da yake zantawa da manema labaran fadar gwamnatin game da shawarwarin da aka cimma yayin zaman majalisar.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.