Masu ibada a wani masallaci da ke Gusau, babban birnin jihar Zamfara, sun tsere a ranar Talata a lokacin da wasu ‘yan bindiga suka far wa mazauna yankin.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, ASP Abubakar Sadiq, ne ya tabbatar da hakan ga gidan talabijin na Channels a ranar Talata.
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Delta ta tabbatar da ceto dalibai 9 da aka sace a jihar.
'Ƴan Najeriya na ci gaba da kokawa bisa yadda kayayyakin masarufi ke ci gaba da tashi a kasuwannin kasar, duk da cewa darajar Naira sai kara samun tagomashi yake yi.
“Rundunar ‘yan sanda na sane da wannan mummunan al’amari, muna kuma daukan dukkan matakan da suka dace don ganin an kubutar da su ba tare da sun jikkata ba.”
Malamin Addinin Kiristan nan na Najeriya Bishop Mathew Kuka ya caccaki tsarin yadda ake rabon kayan tallafi ga 'yan Najeriya a daidai lokacin da halin matsin rayuwa ke kara ta'azzara a kasar.
Shugaba Bola Tinubu zai bar Abuja ranar Talata zuwa Dakar, Senegal, domin halartar bikin rantsar da sabon zababben shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye.
'Yan fansho a jihar Kano sun bukaci hukumar kula da asusun fansho ta jihar ta hanzarta sayar da gidajen da hukumar EFCC ta karbo musu, wadanda gwamnatin jihar ke rike da su fiye da shekaru goma da suka gabata.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da sakin Naira biliyan 25 ga Hukumar Lafiya a Matakin Farko (NPHCDA) da Hukumar Kula da Inshorar Lafiya ta Kasar (NHIA) domin fadadawa tare da inganta harkokin kiwon lafiya ga 'yan Najeriya.
A jihar Kebbi da ke Najeriya, wani lamari ya afku inda ake zargin wani soja ya harbe wani mutum har lahira saboda sace kayan abinci. A cewar wata majiya a jihar, an tura sojoji ne domin hana sace-sacen a wani wurin da aka ce mazauna yankin na kwashe kayan abinci.
Domin murnar zagayowar ranar Ista, Tinubu a cikin sanarwar daya fitar a yau Juma'a, ya bukaci Kiristoci su rungumi halayen kauna da sadaukarwa da tausayin juna da ake dangantawa da wannan lokaci.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.