Ya taba zama mataimakin shugaban jam’iyyar All Nigeria Peoples Party (ANPP) kuma an zabe shi Sanata mai wakiltar Filato ta Kudu a shekarar 2015 a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Makyankyasar jariran na nan a rukunin gidaje dake yankin Ushafa na birnin tarayyar Najeriya.
Kwamishinan ‘yan sanda jihar Ogun, Lanre Ogunlowo, ne ya jagoranci aikin daya kai ga kubutar da matar aig odumosu mai ritaya.
Wata sanarwa da Ma'aikatar Harkokin Waje ta fitar mai dauke da sa hannun Mukaddashin mai magana da yawun ta, Kimiebi Imomotimi ta ce Najeriya ta zama kasa ta 9 da ta shiga Kungiyar BRICS a matsayin Kasa amintacciya da ta karbi goron gayyata domin hadin gwiwa da Kungiyar..
Yayin da rundunar sojin Najeriya ke ci gaba da fatattakar 'yan bindiga dake addabar jama'a a yankin Arewa maso Yamma karkashin shirin Fansa Yamma, alamu na nuna ana samun galaba a kan 'yan bindigan
Fitowar Mubarak Bala daga Kurkuku, wani dan Najeriya da yayi suna wajen sukar addini a shekarun baya, na ci gaba daukar hankalin shugabannin cibiyoyin ‘yancin bil’adama a duniya.
Kungiyar ta kuma yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi shirin yin bore ta hanyar kauracewa kamfanonin sadarwar idan har ba a janye karin ba.
Dakarun rundunar tabbatar da tsaro a yankin Arewa maso yammancin Najeriya da ake kira ‘Operation Fansan Yamma’ sun yi wa mayakan ‘yan ta’adda da Bello Turji ke jagoranta ragaraga.
Gwamnan jihar Ahmadu Aliyu Sokoto ya kwatanta gobarar a matsayin “abu mara dadi da ya yi sanadiyyar haddasa asarar dukiya mai yawan gaske ga ‘yan kasuwar, wadanda suka dogara da wannan masana'anta.”
Yajin aikin na zuwa ne bayan cikar wa’adin makonni 3 da likitocin suka bayar a shekarar da ta gabata.
An samu Beatrice da mijinta Sanata Ike Ekweremdu da laifin yunkurin safara da cinikin sassan jiki bil adama a London a watan Mayun 2023
Domin Kari
No media source currently available