gazawar Amnesty wajen yin biyayya ga wannan umarni zai sabbaba rundunar daukar matakin shari’a domin kare mutuncinta.
Kamfanin na Olaosebikan ya doke ABOLOBI na Afirka ta Kudu da Xinjiang Shawan Oasis na kasar China a gasar.
Ministan ya jaddada cewar yayin da ake sa ran matsalar durkushewar lantarkin ta ci gaba, gwamnati ta mayar da hankali wajen rage yawan faruwarsa tare da ba da tabbacin gyara shi a kan lokaci.
Zulum ya jajantawa wadanda harin ya rutsa da su da iyalansu tare da ba da tabbacin cewar za a gano wadanda suka bata sannan a sake hadasu da iyalansu.
Manoman sun zarta iyakar da dakarun suka shata musu domin yin noma da kamun kifi a yankin da ya zama mafaka ga mayakan ISWAP da abokan hamayyarsu na Boko Haram da nakiyoyin da aka birne da kuma yiyuwar kai hare-hare cikin dare
Kwamishinan 'yan sandan jihar Nasarawa , Shettima Muhammad, ya jagoranci tawagar jami'ansa zuwa wurin inda suka gano gawawwaki 7 tare da bin sawun maharan.
Ana zargin Obasa da kashe Naira biliyan 17 wajen saka wata kofar shiga harabar majalisar.
Gwamnatin Abacha ta kama Obasanjo a 1995 a bisa zargin kitsa juyin mulki. Sai dai, an saki tsohon shugaban kasar bayan mutuwar Abacha a 1998.
“A tabbata ana karbar haraji kan duk buhun abinci da za a fitar daga arewa a kuma daina kai shanu kai tsaye kudu maimakon haka a rika yankawa a na tura naman”
“Dakarun sojin saman Najeriya suna takatsantsan wajen tabbatar da ragewa barna da kiyaye abka ma fararen hula a ayyukan da suke aiwatar wa.
Bude babbar kasuwar shanu ta Birnin Gwari na cikin manyan sharuddan sulhun da aka yi da 'yan-bindiga kuma shugabannin kasuwar sun ce an cika wannan sharadi.
Gwamnatoci da kungiyoyin kula da kiwon lafiyar al’uma a jihohin Kano da Jigawa sun himmatu wajen magance matsalar karancin abinci mai gina jiki ga kananan yara ‘yan kasa da shekaru biyar, wadanda yawan su ya zarce miliyan hudu a shiyyar arewa maso yamma da arewa maso gabas.
Domin Kari
No media source currently available