A ranar Talata ake sa ran za a yi jana'izar marigayin a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya.
An saki dubban fursunoni a fadin Najeriya daga gidan yari a kokarin da ake na magance cunkoso.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta yi karin haske a kan wani harin kwanton bauna da mayakan Boko Haram su ka kai a kan tawagar motocin Gwamnan Jihar Yobe.
Tsohon hafsan sojin ya rasu ne bayan ‘yar gajeruwar rashin lafiya da sanyin safiyar Lahadi a asibitin sojoji da ke Legas.
20 ga watan Nuwamba ita ce Ranar Yara ta Duniya da Majalisar Ɗinkin Duniya ta ware.
Ci gaba da rufe iyakokin Najeriya da Jamhuriyar Nijar sakamakon takunkumin kungiyar ECOWAS na ci gaba da haifar da illa ga tattalin arzikin Najeriya musamman arewa maso yammacin kasar.
Rundunar tsaron Najeriya ta 'Operation Safe Haven' ta sha alwashin kwato makamanta da wasu bata-gari da suka kwace a karamar hukumar Bokkos a Jahar Filato.
Hukuncin kotun daukaka kararrakin zaben gwamna a jihar Filato da ke arewacin Najeria ya ba da adadin shari'un gwamnoni 3 kenan da jam'iyyar APC mai mulkin kasar ta sami nasara.
Babban Malamin Addinin Musulunci kuma Jagoran Darikar Tijjaniyya, Maulana Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Ya bada gudummawar kudi Naira Miliyon dari (100) domin Taimaka wa Mutanen kasar Falasdinu da suke yaki da kasar Israila.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya na ziyara a Jamus domin halartar taron hadin-gwiwar Kungiyar Kasashen nan 20 masu Karfin Tattalin Arziki ta G20 da Afirka.
NARRATION A yayin da al-umomin yankin Birnin Gwari ke kokawa game da hauhawar hare-haren 'Yan-Bindigan da ke hana manoma dibar amfanin gona, gwamnatin Kaduna ta sanar da harbe wasu 'yan-bindiga 6 da kuma kwato makamai da dama a yankunan Birnin Gwari, Giwa da Igabi.
Bayan sanar da hukuncin kotun daukaka kara dake Abuja game da zaben gwamnan Kano wadda ta tabbatar da nasara ga dantakarar Jam’iyyar APC Nasiru Yusuf Gawuna, masana kimiyyar siyasa dana dokokin kasa na ci gaba da fashin baki akan batun.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.