Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rushe kwamitocin rikon kananan hukumomin jihar 44.
A cewar mataimaki na musamman ga shugaban a kan kafafen sada zumunta, Dada Olusegun, Tinubu na so ya zauna a gida domin magance matsalolin dake addabar Najeriya.
Ragin ya biyo bayan gabatar da harajin da aka yi a farkon shekarar nan me cike da cece-kuce, al’amarin daya gamu da turjiya daga kungiyoyin kwadagon NLC da TUC da kuma masu hulda da banki.
Wani zauren zantawa kan lamuran yau da kullum mai taken “CONNECT THE DOTS” ya karfafa cewa hadin kan matasa da jagorori zai kawo raguwar tabarbarewar tsaro musamman a arewacin Najeriya.
Jami'an 'Yan sanda sun yi nasarar cafke wani magidanci da mai dakinsa dauke da 'yar karamar yarinya a yayin da suke kokarin kai wa 'yan bindiga harsasasai cikin daji.
Matsayar EFCC ta ci karo da ta ofishin yada labaran Yahaya Bello dake cewar tsohon gwamnan ya mutunta gayyatar hukumar.
A bisa kididdigar da ake da ita, tsarin tattalin arzikin halal na duniya na da jarin daya kai dala tiriliyan 7 kuma ana hasashen cewar zai bunkasa da dala 7.7 kan nan da 2025.
A jiya Talata, gwamnatin tarayyar Najeriya ta gargadi al’ummar kasar game da ruwan da za’a saki daga madatsar lagdo dake kasar kamaru.
A yau Laraba aka ce tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya amsa gayyatar da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta yi masa.
A 'yan kwanakin nan, rahotanni na cewa Cardoso na fuskantar suka saboda rashin iya shawo kan kalubalen tattalin arziki da kuma daidaita darajar Naira.
Babban hafsan sojin kasar Oumar Diarra ya ce sojoji sun yi nasarar kashe maharan, amma bai bayar da cikakken bayani ba.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.