Shugaban Amurka Donald Trump ya fada a jiya Jranar cewa ya kamata a kalli shirinsa na neman mallakar Zirin Gaza, a matsayin mai hada hadar gine-ginen gidaje, inda kasar zata zuba jari a wani bangare na duniya amma bata bada lokacin gudanar da aikin ba, yana mai cewa bama gaggawa a kai.