Babban kamfanin fasahar sadarwar nan na duniya, Microsoft ya bayyana aniyar zzuba jarin dala miliyan guda domin horas da ‘yan Najeriya miliyan daya akan sarrafa kirkirarriyar basira nan da shekaru 2 masu zuwa.
Hukumar tara haraji ta tarayyar Najeriya (FIRS), ta bukaci Binance ya biyata dala biliyan 2.001 na harajin kudaden shigarsa na shekarun 2022 da 2023.
Al’amarin daya faru a jiya Talata, ya haddasa tsananin fargaba inda ‘yan kasuwa da masu sayen kaya suka rika gudun neman tsira a kasuwar mai yawan hada-hada.
Al’ummar Jamhuriyar Nijar da ke zaune a Najeriya sun ce a yanzu sun fi ganin amfanin mulkin soja da na farar hula musamman a bangaren tsaro
A cewar wata majiyar iyalan, wacce ta nemi a sakaya sunanta, mutanen sun kone kurmus har ba’a iya ganesu.
Mutanen da aka kubutar din sun hada da mata 28 da maza 24 da yara 6 da kuma wani mutum guda da ke samun kulawa a asibiti.
A watan Nuwamban da ya gabata, kotun ta ba da umarnin wucin gadin da ke hana CBN da AGF ci gaba da rike kudaden kananan hukumomi 44 har sai an yi hukunci a kan karar.
Hukumar kididdigar Najeriya (NBS) ce ta bayyana hakan inda babban jami’in kididdiga na tarayya Adeyemi Adeniran ya sanar da hakan a yau Talata.
Wakilin iyalan Clark, Farfesa C.C Clark, ne ya tabbatar da mutuwar tsohon kwamishinan yada labaran gwamnatin tarayyar Najeriya kuma jagora a yankin kudu maso kudancin kasar a yau Talata.
Ali Pate ya yabawa mahimmanci gudunmowar da gwamnatin amurka ke baiwa najeriya a fannin kiwon lafiya, musamman ma wajen yaki da cutar kanjamau da tarin fuka da kuma zazzabin cizon sauro.
An hange motoci da jami’an tsaron a ciki da wajen harabar ginin Majalisar Dokokin jihar legas din da ke yankin Alausa na birnin kasuwancin.
Domin Kari