‘Yan sanda sun tabbatar da sace dalibai mata daga jami’ar tarayya ta Joseph Tarka da ke Makurdi, wacce a baya ake kira da jami’ar aikin gona ta tarayya.
Masanin kimiyyar kididdiga Farfesa Sadik Umar ya nuna mamakin yadda taron ya tashi ba tare da jan hankalin shugaban kan halin da kasa ke ciki na kuncin tattalin arziki ba.
Yarjejeniyar ta bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da bayar da “tallafin kudi domin samar da wata Ukraine mai zaman lafiya da wadata ta fuskar tattalin arziki.”
Sanarwar ta kara da cewa sabon farashin zai fara aiki ne daga ranar 27 ga watan Fabrairun 2025.
A zaman kotun na karshe a Litinin din data gabata, Emefiele, ta hannaun babban lauyansa, Olalekan Ojo, ya nemi Mai Shari’a Oshodi ya janye daga sauraron karar.
Mai Shari’a Osiagor ya ba da umarnin adana wadanda ake zargin a kurkukun Najeriya tare da dage sauraron karar zuwa ranar 23 ga watan Yunin 2025.
Majalisar Dattawan Najeriya ta jaddada kudurinta na cewa za ta yi la'akkari da shawarwarin jama'a masu ma'ana wajen amincewa da gyaran kudirin dokokin inganta haraji a kasar.
Duk da bayanan da mahukunta ke yi a kan samun sassaucin hare-haren ‘yan bindiga a yankin arewa maso yammacin Najeriya, wasu al’ummomi kuwa har yanzu suna kokawa ne a kan hare-haren ‘yan bindigar a yankunansu.
A jiya Litinin aka ba da rahoton mutuwa Lawal wanda ‘yan sandan Uganda suka ce dan wasan haifaffen Sokoto ya mutu ne bayan daya fado daga benen wani kaafaren kanti.
A sanarwar hadin gwiwar da suka fitar, ‘yan majalisar tarayyar sun yi watsi da dakatarwar, inda suka bayyanata da wacce ta saba doka.
A martanin da ya mayar cikin wata sanarwa, Ribadu yace bai taba tattaunawa da kowa game da yin takara a 2031 ba.
Domin Kari