Ofishin jakadancin Amurka a Jamhuriyar Benin ya ba da sanarwar faduwar wani jirgi farar hula mai saukar ungulu, wanda rundunar sojan Amurka a nahiyar Afirka ta AFRICOM ke amfani da shi, domin ayyukan hadin gwiwa da dakarun kasar ta Benin a fannin kiwon lafiya.
Binciken ya yi kiyasin cewa tsakanin watan Oktoban 2023 zuwa Yunin 2024, an sami mutuwar Falasdinawa sama da 64,000 sakamakon tashin hankali a Gaza, wanda ke nuni da cewa ma'aikatar lafiya ta Hamas da ke yankin, ta rage a rahoton adadin da ta bayar na wadanda suka mutu da kusan kashi 41%.
"Batun da za mu yi musu shi ne cewa, matsayin Amurka a yankin na da matukar karfi a yanzu," in ji Sullivan, a yayin da ya ke amsa tambayar Muryar Amurka a wani taron tattaunawa da 'yan jarida a jiya Juma'a.
Jami'ai sun yi gargadin cewa adadin wadanda suka mutu, wanda aka sabunta shi a yammacin ranar Alhamis, na iya karuwa, idan aka sami shawo kan gobarar mai dimbin harsuna daban-daban, inda ma'aikata za su iya karade wurin da ta mamaye.
Ba zai fuskanci zaman gidan yari, tara, ko kuma gwajin halayya ba
Likitan da ke binciken dalilin mutuwar gawa ne ya sanar da haka a yammacin jiya Alhamis.
"Na koyi darasi daga abota irin ta Jimmy Carter – kuma ya koyar da ni ta wajen tsarin rayuwarsa -- cewa halin kirki ya fi duk wani matsayi ko ikon da mu ke da shi tasiri. Martaba ke sa a iya gane cewa ya kamata a dauki kowa da mutunci da kuma girmamawa
Bayan kammala taron addu’o’i a babban cocin kasar, za a mayar da gawar Carter zuwa mahaifarsa ta Plains, dan karamin garin da ya fara tare da kare rayuwarsa ta shekaru 100
Carter, wanda ya mutu a ranar 29 ga watan Disamban da ya gabata yana da shekaru 100, ya shafe wa'adi daya ne a kan mulki daga 1977 zuwa 1981 sannan ya sha yabo a kan ayyukan jin kan daya runguma bayan shan kaye a zaben shugaban kasa, abin da ya janyo aka bashi lambar girmamawar Nobel a 2002.
Idan aka zartar da hukuncin, kowane daga cikin Ogunlaja da Daramola zai shafe shekaru 20 a gidan kaso ba tare da damar samun afuwa ba.
Fiye da mutane 30,000 ciki har da fitattun jaruman Hollywood, ne suka fice daga gidajensu yayin da wata gobarar daji ta mamaye yankuna da dama a gabar tekun Los Angeles a cikin dare inda.
Trump ya sake jaddada bukatar kawo karshen rikicin Isira'ila da Hamas
Domin Kari
No media source currently available