A yau Alhamis kasar China ta zargi kungiyar tsaro ta NATO da kokarin tabbatar da tsaro ta ko wane irin hali tare da shaidawa kawancen kasashen da kada ya haddasa makamancin wannan rudani a nahiyar Asiya.
Hukumomin asibiti sun bayyana cewar, hare-haren Isra’ila takai tsakiyar zirrin gaza ta sama da sanyin safiyar yau Laraba, sun hallaka Falasdinawa 20, ciki har da kananan yara 6 da mata 3, wasunsu ma na zaune ne a wurin da sojin Isra’ilar suka ayyana da tudun mun tsira.
A yau Talata, Babban Jami’in Majalisar Dinkin Duniya akan kare hakkin bil adama ya bayyana cewar ofishinsa na bibiyar rahotanni game da wani makeken kabari a rairayin Sahara dake kan iyakar kasashen Libya da Tunisiya bayan da a farkon shekarar nan aka gano gawarwakin bakin haure 65 a wani wuri daban
Rasha ta kai hari da makami mai linzami kan wani asibitin yara da ke babban birnin Ukraine a jiya Litinin, daya daga cikin hare-haren da ta ke kaiwa a yankunan kasar da ya wuce gona da iri, harin dai ya yi sanadiyar mutuwar mutane 31 tare da jikkata wasu 154.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron a ranar Litinin ya bukaci firaministansa da ya ci gaba da kasancewa a kan mukamin a halin yanzu.
Sanarwar ta Jamus dai na zuwa ne a wani lokaci da kasar ta Nijar ta kawo karshen yarjejeniya da wasu kasashen yammacin duniya irin su Amurka da Faransa.
Sojojin Isra'ila sun zafafa wani farmaki a yanki mafi girma na yankin Zirin Gaza a wani mataki da sojojin suka ce na fatattakar 'yan ta'adda ne.
Wani babban harin makami mai linzami da Rasha ta kai a Ukraine ya kashe akalla mutum 28 tare da jikkata kusan 100 a ranar Litinin, kamar yadda jami'ai suka ce.
Mai tsaron gida na Uruguay Sergio Rochet ya buge feneratin da Eder Militoa na Brazil ya buga ta farko, yayin da abokin wasansa Douglas Luiz ya bugi raga ta fita, wanda hakan ya bai wa Uruguay nasara.
Jam'iyyar Labour ta Birtaniya ta karbe mulki a yau Juma'a bayan shafe sama da shekaru goma tana adawa, yayin da 'yan adawa suka bai wa jam'iyyar gagarumar nasara.
Hukumar da ke sa ido kan kafafen yada labarai na Radio da Talbijin ta Kasar Turkiyya RTUK ta kwace lasisin wata tashar Radio mai zaman kanta a ranar Laraba, sakamakon barin baki game da kisan kiyashin da aka yi a Armenia, a tashar.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.