Matsananciyar guguwar nan da aka yi wa lakabi da “ISAIAS” tana cigaba da mamaye gabashin North Carolina.
Rahotannin da ke nuna cewa ayyukan kamfanoni a nan Amurka da ma wasu kasashe sun fara farfadowa daga annobar coronavirus, ya sa kasuwannin hannayen jarin Asia sun zaburo a yau talata.
Masu hasashen yanayi sun yi gargadin cewa iskar Isaias wacce aka yi gargadin cewa za ta tunkari jihohin North da South Carolina za ta Iya zama karamar guguwa.
Amurka ta kai wani sabon mataki game da yadda cutar COVID-19 ke “yaduwa matuka” a yankunan karkara da birane, a cewar kwararru a fadar White House da ke sa ido akan cutar.
Kwararre a fannin cututtuka masu yaduwa na Amurka Dr Anthony Fauci, ya fada wa ‘yan majalisar dokokin Amurka cewa za a samar da rigakafin cukar coronavirus nan da ‘yan watanni masu zuwa,.
Yayin kasashen duniya suka tsunduma wajen aikin neman rigakafin Covid-19, masana na ci gaba da yi wa mutane gargadi kan kin amincewa da rigakafin.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.