A wani mataki na dada karkatar da tunanin matasan Janhuriyar Nijar daga miyagun ayyuka, Ofishin Jakadancin Amurka da hadin gwiwar wasu kungiyoyin kasar ta Nijar, ta karrama mafiya kwarewa a gasar amfani da kafar blog.
'Yan takarar shugabancin Amurka, Shugaba Donald Trump na jam'iyar Republican da tsohon Mataimakin shugaban kasa Joe Biden na Jam'iyar Democrat, na ci gaba da janto hankulan magoya bayan su ta lafuzaa da gudanar da ayyuka daban daban
Dan takarar Shugaban kasa na jam’iyyar Democrat Joe Biden zai yi balaguro zuwa garin Kenosha da ke jihar Wisconsin a Amurka, inda zai gana da al’ummar yankin.
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ziyarci wasu yankunan birnin Kenosha na jihar Wisconsin a jiya Talata, da aka lalata a tashin hankalin da ya faru makon da ya gabata.
“Idan dai kasahe sun shawo kan cutar corona, to bude harkokin yau da kullum ba zai zama matsala ba, amma a bude ba tare da wata takamammiyar nasara ba, shi ne zai janyo babban bala'i.” In ji Tedros
Jami’an leken asirin Amurka sun daina yi wa majalisar dokoki bayani akan sha’anin tsaro ga zaben kasar, lamarin da ya janyo kakkausan martani daga ‘yan jam’iyyar adawa ta Demokrats.
Donald J. Trump, shugaban kasar Amurka na 45, kuma shugaba na 3 da aka tsige shi amma kuma ya sami kubuta, yana neman sake zabensa a wa’adin mulki na 2 a watan Nuwamba.
Abinda muka sani game da dan takakarar Shugaban kasa na Jam'iyar Democrat tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka Joe Biden.
Yawan masu dauke da cutar corona a Amurka ya zarce miliyan 6, baya ga yawan mace-mace dubu 183, wanda ya zarce na kowace kasa a duniya.
‘Yan Sanda sun ce an harbe mutum daya ranar Asabar a birnin Portland dake jihar Oregon yayin da masu zanga zangar neman a mutunta rayukan bakaken fata suka karu a titunan kasar da masu goyon bayan shugaba Donald Trump.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.