A ranar jajiberin zaben Shugaban kasa a Amurka masana harkokin siyasa a Nigeria sun ci gaba da yin sharhi kan babban zaben da za a yi ranar Talata 3 ga watan Nuwamba.
Shugaban Amurka Donald Trump da abokin kaeawarsa na jam'iyyar Democrat, tsohon mataimakin shugaban kasa Joe Biden, sun ziyarci jihohin da ake yiwa lakabi da fagen daga jiya Lahadi, don karawa magoya bayansu karfin gwiwa.
Yayin da Amurka ke shrine gudanar da zabuka ciki har da shugaba kasa wasu Amurkawa 'yan asalin Afirka su ma sun tsaya neman takara a matakai daban-daban.
Shugaban Amurka Donald Trump ya fadawa manema labarai a jiya Laraba cewa kuru’un da yake samu a jihohin da ake kira da filin daga sun haura manyan binciken jin ra’ayi dake nuna tsohon mataimakin shugaban kasa Joe Biden na kasa shi.
Yakin neman zabe na kara zafafa, a daidai lokacin da ake makon karshe kamun babban zaben.
Alkaluma Jami’ar Johns Hopkins dake kididdigar masu dauke da cutar coronavirus na nuni da cewa Amurka ta zarra da adadin wadanda suka kamu da coronavirus mutum miliyan 9 a juma’ar nan, inda aka samu sababbin kamuwa miliyan 1 a cikin makonni biyu.
Manyan 'yan takarar shugabanci kasar Amurka Donald Trump na Jam'iyar Republican da abokin karawarsa Joe Biden sun dukufa wajen sukar juna musamman game da annobar coronavirus gabannin zaben na 3 ga watan Nuwamba.
Shugaban Amurka Donald Trump da ke takara karkashin jam’iyyar Republican, ya kada kuri’arsa a Florida a zaben shugaban kasa da za a yi na ranar uku ga watan Nuwamba.
Yan takarar Shugaban kasar Amurka sun bayyana abinda ya banbanta su da kuma yadda za su tinkari muhimman matsalolin da suka tsonewa Amurkawa Ido
'Yancin gudanar da taro cikin lumana da fadin albarkacin baki muhimman hakkokin bil'adama ne a cewar wata snaarwa daga maia'aikatar harkokin wajen Amurka.
Yau alhamis za a gudanar da muhawara ta biyu kuma a karshe tsakanin 'yan takarar shugaban kasar Amurka kafin zaben shugaban kasa da za a gudanar ranar uku ga watan Muwamba.
Kasashen duniya na kira da a kawo karshen gallazawa da kuma kisan da ake ma masu zanga-zangar kawo karshen rundunar SARS a Najeriya.
Domin Kari
No media source currently available
A jawabin da ya gabatar, shugaban kasar, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na samun nasarar yaki da ta’addanci da kuma ‘yan fashin daji. Jawabin shugaban ya zo ne adaidai lokacin da matasa a wasu sassan Najeriya suka gudanar da zanga-zangar matsin rayuwa.
Mataimakan ‘yan takarar shugaban kasa, Tim Walz na jam’iyyar Democrat da kuma JD Vance na Republican sun fafata a muhawarar su ta farko wacce kuma ita ce kadai da za su yi kafin zaben shugaban kasa a watan Nuwamba. Ga fasaarar rahoton Tina Trinh daga New York.
A bana, sau biyu ana yin yunkurin halaka dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donal Trump. Muryar Amurka ta ji ta bakin wasu Amurka da suka mallaki bindiga wadanda suka ce yunkurin halaka Trump din bai sauya matsayarsu ba a game day dokokin mallakar bindiga a Amurka.