Dakarun Isra’ila sun sanya shinge tsakanin Beit Hanoun, Jabalia da Beit Lahiya dake kuryar arewa da birnin Gaza, inda suka sanya shinge tsakanin yankuna 2, har sai mutanen da suke so su bi umarnin da aka basu su fita daga birnin da iyalan su sun nemi izini kafin su fice daga garuruwan 3.