“Muna kira ga Adeyemi/ Igboho da ya mika kansa ga ofishin jami’an tsaro mafi kusa. Sannan masu yabon sa, su ba shi shawara da ya yi abin da ya kamata. Ya mika kansa ga hukumomi.”
A ‘yan watannin baya, Maryam Booth ta wallafa a shafinta na Instagram cewa a taya mahafiyarta da addu’a saboda za a yi mata aiki.
Kazalika sanarwar ta yi kira ga gwamnatin Birtaniya, da ta tashi tsaye ta kare Nnamdi kanu wanda dan kasarta ne.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP wacce Matawalle ya hau mulki karkashinta, ta yi barazanar kalubalantar gwamnan a kotu.
Yanzu Ingila za ta hadu da Sweden ko Ukraine, wadanda za su kara nan ba da jimawa ba a birnin Glasgow.
Kanu zai sake bayyana a gaban kotun a ranar 26 ga watan Yuli don ci a gaba da sauraren shari'ar.
A cewar Malami, an yi nasarar cafke shi ne tare da hadin gwiwar rundunar ‘yan sandan kasa da kasa ta Interpol.
Yanzu Switzerland za ta hadu da Spain wacce ta lallasa Croatia ita ma da ci 5-3.
Afirka ta Kudu ita ce kasar da ta fi yawan wadanda suka kamu da cutar ta COVID-19 a nahiyar Afirka.
Mafi akasarin 'yan sandan Najeriya na wajen gadin ministoci, gwamnoni, sanatoci da manyan ma'aikatan gwamnati, in ji Aleiro.
Wasu hare-hare da kungiyar ta kai a shekarar 2016, sun gurguntar da adadin man da kasar ke hakowa a rana.
“Za mu ci gaba da tattaunawa da masu ruwa da tsaki don tabbatar da tsaro a makarantu.” Shugaban na NANS ya ce.
Dan wasan Belgium Thorgan Hazard ne ya zira kwallon kafin a je hutun rabin lokaci, abin da ya kwaci kasar a karawar da suka yi a zagayen ‘yan 16.
Matawalle ya dare karagar mulkin jihar karkashin tutar jam’iyyar PDP, bayan da kotun koli ta soke nasarar da APC ta samu a zaben 2019.
“Ma’aikatar lafiya ta yi matukar mamaki, da muka ji labarin shugabar ta dauki wannan mataki. Mun kuma kwashe lokaci muna bincike kafin mu aika mata da wannan wasikar tuhuma.”
Rundunar sojojin Najeriya ta yi ikirarin kashe ‘yan bindiga da dama a yankin Talata Mafara da ke jihar Zamfara.
Fadar shugaban kasar ba ta bayyana dalilin dage tafiyar ba, amma ta ce nan gaba za a bayyana wata rana daban.
Idan ya nuna halayya mai kyau yayin zaman gidan yarin, akwai yiwuwar a saki Chauvin nan da shekara 15 - amma zai ci gaba da rayuwa karkashin sa idon hukuma.
Shugaban zai dawo cikin mako na biyu a watan Yuli kamar yadda wata sanarwa da fadarsa ta fitar a ranar Alhamis.
A cewar Akinwumi, gabanin barkewar annobar, akwai kasashe 6 a nahiyar da tattalin arzikinsu ya hau turbar zama tattalin arzikin da ke bunkasa a duniya.
Domin Kari