Taron matasan na APC na zuwa ne a daidai lokacin da Najeriyar ta tsinci kanta a cikin wani yanayi na kiraye-kirayen da kungiyar IPOB ke yi na a raba kasar.
Tsintsiya ita ce alama ko tambarin jam’iyyar APC wacce ta karbi mulkin Najeriya a shekarar 2015.
Kalaman shugaban na EFCC na zuwa ne a lokacin da aka tambaye shi inda aka kwana dangane da wasikar da EFCC ta taba aikawa Tinubu kan ya bayyana kadarorin da ya mallaka.
"An kubutar da malami daya da dalibai uku a yankin Makuku, sannan sojoji sun kashe dan bindiga daya sun kuma kwato babura tara da wayoyin hannu hudu daga ‘yan bindigar da ke tserewa."
Yanzu Pillars na matsayi na uku da maki 49 yayin da Akwa United ta dare sama da maki 53 a teburin gasar ta Premier a Najeriya.
A ranar Lahadi Zulum ya yi rangadin yankin hanyar ta Mulai zuwa Dalwa don ganewa idonsa yadda za a tsara bude hanyar.
Makonni biyu da suka gabata hukumomin Najeriya suka haramta amfani da shafin wanda suka ce yana barazana ga zaman lafiyar kasar.
“Wanda bai sani ba ya sani, Hassan Mai Daji kanin mahaifiyata ne. Saboda haka, na kira gayya za mu shiga daji.”
Tsohon shugaban babban bankin kasar Abdolnasser Hemmati, wanda ya yi takara da Raisi ya amince da shan kaye.
Eriksen ya yanke jiki ya fadi ne a lokacin da suke karawa da Finland a gasar cin kofin turai ta 2020 da ke wakana a sassan nahiyar a ranar 13 ga watan Yuni.
Naja’atu ta fara fitowa a finan-finan Kannywood tun tana ‘yar matashiya inda daga baya ta zama daya daga cikin fitattun jarumai mata.
“Ina ga yanzu ya kamata bangaren ‘yan adawa su sake zama su ga me za su yi magana kuma akai.
"Wani zai iya zuwa ya fasa kofar gidanka da bindiga, amma a Maiduguri, ba ma ganin irin hakan.”
Ziyarar na zuwa ne mako guda, bayan makamanciyarta da ya kai a jihar Legas da ke kudu maso yammacin kasar.
Dan wasan Argentina, Messi ya yi korafi kan rashin “kyawun fili” a wasansu da Chile a gasar Copa America inda suka tashi da ci 1-1.
A kwanan mabiyan jarumar a shafin Instagram suka kai miliyan daya, yayin da ba kasafai ake samun jarumai mata masu shekarunta da irin wannan adadi ba.
A cewar Muhammad Garba, wasu da ba sa son zaman lafiya ne suka sauyawa lamarin fuska, don su cimma wani burinsu.
A ranar Juma’a ‘yan bindiga suka kashe dalibi daya suka jikkata wani sannan suka sace mutum takwas ciki har da malamai biyu a kwalejin kimiyya da fasaha ta Nuhu Bamallin da ke Zaria a jihar Kaduna a arewa maso yammacin Najeriya.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, ta yi Allah wadai da abin da ta kira far wa masu zanga-zangar lumana da APC ta yi a wasu biranen kasar yayin da ake bikin ranar dimokradiyya.
Sabuwar gwammnatin Bennet mai ra’ayin mazan jiya, wanda dan jam’iyyar Yamina ne, za ta yi wa’adin shekara biyu.
Domin Kari