Jami'an tsaro a Najeriya sun ce barazanar kai hare haren 'yan ta'addar Boko Haram ta ragu kwarai a babbana birnin Abuja, amma har yanzu jama'a da dama na fama da wahalar da 'yan kungiyar suka jefa su. Wakilin muryar Amurka Nicolas Pinault ya kai ziyara a sabon sansanin 'yan gudun hijira dake Kuchogoro inda ya dauko wadannan hotunan.
Sabon Sansanin "Yan Gudun Hijira Dake Birinin Abuja Najeriya
![Wani Yaro A Zaune Yana Kallon Babaar Sa A Yayin Da Take Kokarin Dauraye Kayan Sawar Su A Sansanin Kuchogoro, Abuja Najeriya. ](https://gdb.voanews.com/f2514583-36aa-4be0-b8e7-92596aab80ea_w1024_q10_s.jpg)
1
Wani Yaro A Zaune Yana Kallon Babaar Sa A Yayin Da Take Kokarin Dauraye Kayan Sawar Su A Sansanin Kuchogoro, Abuja Najeriya.
![Tantunan Da 'Yan Gudun Hijira Ke Kwana A Sansanin Kuchugoro, Abuja Najeriya. ](https://gdb.voanews.com/bcb1d827-2a8b-4ab4-8eeb-ef0907355fcc_w1024_q10_s.jpg)
2
Tantunan Da 'Yan Gudun Hijira Ke Kwana A Sansanin Kuchugoro, Abuja Najeriya.
![Inda Ruwan Datti Ya Kwanta A Sansanin 'Yan Gudun Hijrar Kuchogoro, Abuja Najeriya. ](https://gdb.voanews.com/d149c7cf-c00c-4936-b8d2-52f90d931143_w1024_q10_s.jpg)
3
Inda Ruwan Datti Ya Kwanta A Sansanin 'Yan Gudun Hijrar Kuchogoro, Abuja Najeriya.
![Lami John Ta Tsere Daga Gwoza A Jahar Borno Bayan 'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kaima Kauyen Su Hari, An Yi Garkuwa Da Ita Har Na Kwanaki Goma Sha Biyar Byan Yayin Da Suka Harbe Ta A Kafa. ](https://gdb.voanews.com/4951793f-612b-44da-b2ae-212a8a88f6ac_w1024_q10_s.jpg)
4
Lami John Ta Tsere Daga Gwoza A Jahar Borno Bayan 'Yan Kungiyar Boko Haram Sun Kaima Kauyen Su Hari, An Yi Garkuwa Da Ita Har Na Kwanaki Goma Sha Biyar Byan Yayin Da Suka Harbe Ta A Kafa.