Hotunan magoya bayan Ali Ndume sun yi zanga zanga a Abuja, Afrilu 04, 2017
Hotunan Zanga zangar Neman a Mayar Da Ndume Majalisa
Mutane da dama ne suka yi tattaki zuwa Majalisar Dattawan Najeriya domin gabatar da korafinsu na cewa a mayar da Sanata Ali Ndume wanda majalisar ta dakatar a makon da ya gabata, bayan da majalisar ta zarge shi da cewa ya kunyata ta a idon duniya bisa wani jawabi da ya yi a gabanta.
![Wasu masu goyon bayan Ali Ndume a lokacin zanga zangar da suka yi sun yi na kiran a mayar da shi majalisa a Abuja, Afrilu 04, 2017](https://gdb.voanews.com/cef29456-2b51-4e9e-8618-5d6e0d2b9cd1_w1024_q10_s.jpg)
1
Wasu masu goyon bayan Ali Ndume a lokacin zanga zangar da suka yi sun yi na kiran a mayar da shi majalisa a Abuja, Afrilu 04, 2017
![Wasu masu goyon bayan Ali Ndume a lokacin zanga zangar da suka yi sun yi a Abuja, Afrilu 04, 2017](https://gdb.voanews.com/60925a85-f370-4bc8-9635-051083a45253_w1024_q10_s.jpg)
2
Wasu masu goyon bayan Ali Ndume a lokacin zanga zangar da suka yi sun yi a Abuja, Afrilu 04, 2017
!['Yan sanda cikin shirin ko ta kwana yayin zanga zangar Afrilu 04, 2017](https://gdb.voanews.com/04fd82c3-6744-42e1-8fa3-9dc82807a42a_w1024_q10_s.jpg)
3
'Yan sanda cikin shirin ko ta kwana yayin zanga zangar Afrilu 04, 2017
![Wasu Masu Goyon Bayan Ali Ndume a Lokacin Zanga Zangar da Suka Yi Sun Yi a Abuja, Afrilu 04, 2017](https://gdb.voanews.com/691cd9a9-ba5b-4fe0-a860-3622ee92bb74_w1024_q10_s.jpg)
4
Wasu Masu Goyon Bayan Ali Ndume a Lokacin Zanga Zangar da Suka Yi Sun Yi a Abuja, Afrilu 04, 2017
Facebook Forum