Rahotanni daga yankin Damagaram dake Jamhuriyar Nijar na cewa an fara samun kayan abinci musamman ma na hatsi a farashi mai rahusa bayan da gwamnati ta fara wani shirin sayarwa da talakawan kasar abinci.
Gwamnati Ta Karya Farashin Kayan Abinci a Yankin Damagaram
![Daya daga cikin matan Damagaram da suka amfana da wanan shirin](https://gdb.voanews.com/58d2e1da-7e50-45cf-8c4a-f5ee0f6f4eb2_w1024_q10_s.jpg)
1
Daya daga cikin matan Damagaram da suka amfana da wanan shirin
![Wanmi mazaunin Damagaram da shi ma ya ci gajiyar shirin samar da abinci ga talakawa](https://gdb.voanews.com/2bf130d8-cabb-409e-85d8-24879821e6ee_w1024_q10_s.jpg)
2
Wanmi mazaunin Damagaram da shi ma ya ci gajiyar shirin samar da abinci ga talakawa
![A nan ana auna kayan abinci ne ga mabukata a farashi ma rahusa a Damagaram](https://gdb.voanews.com/b0e82d32-7215-4760-8a39-90b73562a4f7_w1024_q10_s.jpg)
3
A nan ana auna kayan abinci ne ga mabukata a farashi ma rahusa a Damagaram
![Yadda mutane ke layi domin sayen kayan abinci a Damagaram bayan da gwamnati ta karya farashin kayan hatsi ga talakawa](https://gdb.voanews.com/2b446400-6b99-45ed-bc85-b12c090dde90_w1024_q10_s.jpg)
4
Yadda mutane ke layi domin sayen kayan abinci a Damagaram bayan da gwamnati ta karya farashin kayan hatsi ga talakawa