Dan wasan Super Eagles Alex Iwobi, ya warke daga cutar coronavirus da aka gano ya kamu da ita gabanin wasansu da Benin a Porto Novo.
‘Yan wasan Crocodiles na kasar Lesotho za su kara da takwarorin wasansu na Super Eagles na Najeriya a wasan neman shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka wanda za a yi a Kamaru.
‘Yan wasan Super Eagles na Najeriya, sun samu damar shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka ta AFCON, wacce za a yi a Kamaru a bana.
Najeriya ce ke jagorantar rukunin L da maki takwas sannan Benin na biye da ita da maki bakwai.
"Ina alfahari da shiga Hukumar 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya, a matsayina na Jakadan kwarai." In ji Davies.
Kulob kulob din kwallon kafa da ke kasar Ghana sun fara fafatawa a zagayen farko na shiga gasar zakarun Afirka.
Dan wasan Tottenham Hotspur Gareth Bale ya ce zai koma kungiyarsa ta Real Madrid da zarar ya kammala wa’adin zaman aro da yake yi a London.
Manchester City ta fara jin kamshin kofin gasar FA Cup, bayan da ta lallasa Everton da ci 0-2 a wasan da suka kara a zagayen Quarter Final.
An fitar da sunayen kungiyoyi takwas, wadanda za su kara a zagayen farko da na biyu a wasannin quarter final a watan Afrilu.
Hukumomin kwallon kafar kasar sun kwatanta Ibrahimovic a matsayin kwararren dan wasan da Sweden ba ta taba samun irin sa ba.
Kungiyar Chelsea a gasar Premier League ta Ingila, ta zubar da damar da ta samu ta taka rawar gani a gasar, bayan da suka tashi canjaras da Leeds.
Domin Kari