“Ya kamata a ce na fito na bayyana sakona ta yadda za a fi saurin fahimta," In ji Lukaku.
A tsakanin watannin Yuni da Yulin bara ya kamata a yi gasar, amma annobar COVID ta sa aka dage zuwa bana.
A minti na 82 dan wasan Wolverhampton Joao Moutinho ya zura kwallo a ragar United a wasan da suka kara a gasar Premier League wanda aka tashi 1-0.
A cewar sanarwar, an saka sunan Lookman a jerin ‘yan wasan a mataki na farko, bisa tunanin cewa za a kammala tantance shi kafin a fara gasar ta AFCON.
Dan shekara 34, Messi ya ci wa PSG kwallaye 6 cikin dukkan wasannin da kungiyar ta buga a gasa daban-daban.
Wannan sabuwar doka ta rutsa da mai tsaron gidan tawagar ‘yan wasan ta China Zhang Linpeng, wanda ya mamaye jikinsa da zanen na tattoo.
Peseiro ya taba rike mukamin mataimakin koci a kungiyar Real Madrid a tsakanin shekarun 2003-2004
Gabanin kwallon da Lookman ya zura a ragar Liverpool, Mohamed Salah ya zubar da bugun fenariti a minti na 16.
Hugo Maradona, kanin Diego Maradona kuma tsohon dan wasan kwallon kafa ya rasu. Ya rasu yana da shekaru 52.
Hukumar kwallon kafar kasar ta Ghana ta ce ya zuwa ranar Litinin ‘yan wasa na Black Stars sun fara hallara a sansanin da ke kasar ta Qatar.
Za a fara gasar daga ranar 9 ga watan Janairu zuwa 6 ga watna Fabrairun shekarar 2022.
Za dai a fara gasar cin kofin nahiyar ta Afirka da kasashe 24 a ranar 9 ga watan Janairu a birnin Yaounde da ke Kamaru.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?