Wannan nasara ta Egypt na nufin fitattun ‘yan wasan Liverpool, wato Mohamed Salah da Sadio Mane za su hadu a wasan karshe wanda za a yi ranar Lahadi.
Dan shekaru 42, alkalin wasa Gassama shi ya hura karawar da Egypt ta sha kaye a hannun Najeriya da ci 1-0 a zagayen rukuni-rukuni a wannan gasa ta AFCON.
Yanzu Senegal za ta jira wanda zai yi a nasara tsakanin Egypt da Kamaru a wasan semi finals na biyu da za a buga a ranar Alhamis.
Yanzu Egypt za ta kara da Kamaru wacce tuni ta shiga zagayen semi-finals bayan doke Gambia, Senegal kuma za ta kara da Burkina Faso.
A ranar Lahadin nan, Egypt za ta kara da Morocco Senagal kuma ta fafata da Equatrial Guinea a saraun wasannin quarter-finals.
A watan Satumba aka dauki Rajevac a matsayin kocin ‘yan wasan na Black Stars a karo na biyu.
A jiya Laraba ne aka buga wasannin ƙarshen zagaye na biyu na gasar cin kofin Afirka dake gudana a kasar Kamaru. Equatorial Guinea tayi nasara kan Mali, inda Misra kuma ta doke Ivory Coast. Duk wasanin biyu a fanareti bayan ƙarin lokaci suka rarraba.
A ranar Lahadi Egypt za ta kara da Morocco a zagayen quarter-finals a gasar ta AFCON.
Mane ya yi yunkurin cin kwallo ne a lokacin da suka yi gwaren da golan Cape Verde Vozinha, lamarin da ya sa alkalin wasa ya ba golan jan kati.
Mutune da yawa sun rasa rayukansu bayan an kammala wasa tsakanin Kamaru da Comoros a ranar Litinin da yamma. Kamaru ta yi nasara kan Comoros, amma nasarar mai ɗaci.
Wasu shaidu sun ce lamarin ya rutsa har da yara kanana da dama.
Tun da aka fara gasar a farkon watan Janairu, babu kasar da ta yi nasara akan Najeriya sai Tunisia.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?