Ana minti na 66 ne kuma aka ba Alex Iwobi jan kati saboda wata shigar keta da alkalin wasan ya ce ya yi wa dan wasan Tunisia.
An kawo ƙarshen wasanin zagen farko a gasar cin kofin Afirka dake gudana a kasar Kamaru. Ga kasashe da suka yi nasara, da yadda zagaye na gaba zai iya kasancewa.
A ranar Lahadi za a buga wasan na Najeriya a filin wasa na Garoua da ke Kamaru mai karbar bakuncin gasar.
“Shugaban yana kira ga tawagar ta Najeriya karkashin jagorancin Agustine Eguavoen, da ta ci gaba da taka rawar da ta dara wacce ta yi a matakin rukuni.”
Dan wasan kasar Sadiq Umar ne ya fara zura kwallo a ragar Guinea-Bissau a minti na 56
'Yar kasar Rwanda Salima Rhadia Mukansanga ta zama mace ta farko da ta yi alkalancin wasan Guinea-Zimbabwe a gasar cin kofin nahiyar Afirka.
Kididdigar hukumar kwallon kafa ta FIFA ta 2021 ta nuna cewa Ghana ce kasa ta 52 da ta iya taka leda a duniya yayin da Comoros ke matsayin 132.
A wasanta na farko, Ghana ta sha kaye a hannun Morocco da ci 1-0 yayin da ta yi kunnen doki da ci 1-1 da The Panthers of Gabon a ranar Juma’a.
Tuni Kamaru ta tsallaka zuwa zagayen 'yan 16 da za a fara sallamar duk kasar da aka ci.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?