Wadansu ‘yan majalisar dokokin kasar Zimbabwe guda hudu sun yi kaciya a yunkurin wayar da kan al’umma dangane da illar cutar kanjamau
Ana bukatar hadin kan dukan kananan hukumomin Najeriya 774 kafin a iya cimma burin shawo kan cutar shan inna.
Birnin tarayya Abuja ya sami tallafin yaki da zazzabin cizon sauro da gudummuwar Naira miliyan hamsin da uku daga Babban Bankin Duniya
Abinda ya kamata ki yi ko kuma ki kiyaye da ya shafi muhalli
Darektan cibiyar yaki da cutar kanjamau na Najeriya yace ‘yammata na fuskantar hadarin kamuwa da cutar kanjamau
Hukumar tantance inganci abinci da magunguna ta Amurka ta amince da amfani da wata sabuwar na’urar gwada kwayar cutar kanjamau
Abubuwan da zaki yi ko kuma kiyaye ta fuskar rayuwar yau da kullum
Kananan yara 45 aka samu dauke da kwayar cutar shan inna a jihohi goma na Najeriya
Mahalarta taron koli kan shawo kan mace macen kananan yara sun lashi takobin hada hannu domin cimma wannan burin.
Rashin kasancewar kananan yara a gida lokacin rigakafin shan inna ke gurguntar da nasarar shirin
Majalisar Dinkin Duniya ta bada rahoto cewa, an sami raguwar mutuwar al’umma ta dalilin kamuwa da zazzabin cizon sauro
Kimanin masu aikin sa kai maitan daga kauyuka dabam dabam na jihar Kebbi sun hada hannu domin gudanar da ayyukan rigakafin shan inna
Domin Kari