Bincike na nuni da cewa, galibin magungunan da ake sayarwa a kemis-kemis na zazzabin cizon sauro a nahiyar Afrika jabu ne.
Gwamnatin jihar Kano ta yiwa kimanin kananan yara miliyan bakwai da dubu dari shida allurar rigakafin shan inna
Gwamnatin jihar Katsina ta dauki matakan shawo kan matsalar zazzabin cizon sauro dake kashe mata masu juna biyu da kananan yara
Ki kiyaye wadannan umarni domin kula da lafiyarki da ta jaririn dake girma a cikinki
Bankin Duniya ya bukaci gwamnatocin Afrika su kara kaimi a shawo kan kamuwa da HIV
Uwargidan shugaban kasar Najeriya Patience Jonathan ta shawarci iyaye su tabbata an yiwa ‘ya’yansu allurar rigakafi
Kungiyar likitocin kasa da kasa Doctors Without Borders, ta yiwa sama da mutane dubu dari rigakafin cutar kwalara a kasar Guinea.
Babban bankin Duniya ya yi kira ga gwamnatocin Najeriya a dukan matakai su yunkura wajen shawo kan mace macen mata da kananan yara.
Kasar Amurka da kuma Norway zasu hada hannu wajen inganta lafiyar mata da kananan yara a nahiyar Afrika.
Gwamnatin jihar Bauchi ta sayi allurar rigakafi miliyan biyu da dubu dari shida domin shirin rigakafin shekara ta 2012 a jihar
Gwamnatin jihar Katsina tana shirin yiwa kimanin kananan yara miliyan biyu da dubu dari shida rigakafin shan inna a jihar.
Domin Kari