Jami’an lafiya daga ma’aikatar lafiya na jihar Kebbi suna binciken mutuwar dalibai guda uku na makarantar sakandire ta Kanta a karamar hukumar Argungu, ta jihar Kebbi.
Gwamnatin tarayya tace karuwar jarirai da ake haifa da kwayar cutar kanjamau ya zama kalubale ga ‘yan Nijeriya.
Kwamishinar kiwon lafiya ta jihar ta ce duk da tashin hankalin 'yan Boko Haram a jihar, ana samun ci gaba a harkokin kula da lafiyar jama'a.
Nasarar da ake samu akan yaki da zazzabin cizon sauro ya bar hatsarin kamuwa da cutar mafi yawa ga kasashen Afrika 10, in ji wani bincike da Lancet Medical Journal ta buga.
Masana ilimin kimiyya sun ce sun gano abun da suke jin cewa kwayar halittar gado ce mai kwakkwarar alaka da kiba fiye da kima.
Ganin cewa jihar Abia ita ce ta 8 cikin jihohin dake da yawan cutar kanjamau a Nijeriya, kwamishinan lafiyar jihar, Dr. Okechukwu Ogar yayi kira domin rage yaduwar cutar a jihar.
Masu bincike na Amurka da Birtaniya sun yi harsashen cewa, yana yiwuwa dumamar yanayi ta haifar da cutar malariya dake kisa a wuraren da ba a saba da samun cutar ba.
Kwamishinan kiwon lafiya, Dr. Abubakar Tafida, yace gwamnati zata ci gaba da kokarin tabbatar da cewa ba a samu bullar shan inna a jihar ba.
A jihar Bauchi, wata hukumar da ke yaki da cututukar da dama ta horar da ma'aikatan jinya domin su sami kwarewa wajen gano cutar zazzabin cizon sauro da wuri in mararlafiya ya je asibiti.
Gwamna Adams Oshiomhole yace tilas ne dukkan yaran dake cikin jihar su samu rigakafin Polio da na sauran cututtuka kafin karshen wannan shekara.
Ganin yada matan dake fama da cutar yoyon fitsari ke karuwa, likitoci a hukumar Maradi, ta jimhuriyar Nijar, sun dukufa wajen fadakar da mata hanyoyin da za su bi domin kaucewa kamuwa da cutar.
Makarantun firamare na Carlow a kasar Ireland zasu giudanar da aikin gasar zane-zane don tara kudin sayen maganin rigakafin Polio da za a ba yara ‘yan’uwansu a Najeriya
Domin Kari