Gabanin kalaman na Mbappe, Darektan wasannin kungiyar Leonardo ya fada cewa yana da kwarin gwiwar dan wasan zai sabunta kwantiraginsa da kungiyar.
A wani sakon Twitter da ya aike, Facebook wanda shi ya mallaki shafukan sada zumantar baki daya ya nemi afuwar masu amfani da su inda ya kara da cewa yana kokarin shawo kan matsalar.
Sai dai kungiyar ta ce ta janye yajin aikin ne iya tsawon mako shida don ta ba gwamnati damar daukan matakan biya mata bukatunta.
A ranar Lahadi Buhari ya isa Addis Ababa, babban birnin kasar ta Habasa don halartar bikin rantsar da Firai Minista Ahmed a wa’adi na biyu.
Ziyarar ta Buhari a Ethiopia na zuwa ne mako guda bayan da ya dawo daga Amurka inda ya halarci taron Majalisar Dinkin Duniya da aka yi a birnin New York.
Sanarwar da fadar shugaban kasar ta fitar ta ce a ranar Talata Buhari zai dawo Abuja.
Manchester United ta raba maki da Everton a wasan da suka buga bayan da aka tashi da ci 1-1 a gasar Premier League ta Ingila.
Blinken ya kara da cewa, Amurka na jinjinawa Najeriya kan irin jagorancin da take yi a nahiyar Afirka wajen samar da zaman lafiya da tsaro.
A farkon watan Satumbar da ya shude hukumomin jihar suka sanar da matakin rufe hanyoyinn sadarwar na wayoyi tare da hadin gwiwar hukumar da ke kula da kamfanonin sadarwa ta NCC a Najeriya.
Messi ya ci kwallon ce a minti na 74 bayan da aka dawo daga hutun rabin lokaci a wasan wanda ya City ta rika rutsa PSG.
Sai dai akwai wadanda suka yi hasashen cewa, Messi zai farfado kuma zai taka rawar gani a sabuwar kungiyar tasa ta PSG yayin da suke shirin karawa da Manchester City.
A cewar babban sakataren majalisar, hakan daidai yake da tafka asarar dalar Amurka tiriliyan 3.3.
Lauyan Kelly Deveraux Cannick ya ce nuna takaicinsa kan yadda masu taimakawa alkalin suka yanke wannan hukunci.
Rabon da Aston Villa ta doke Manchester United tun a watan Disambar shekarar 2009 a wasan da suka hadu a Old Trafford.
A farkon watan Yulin bana ‘yan fashin daji suka shiga makarantar ta Bethel suka yi awon gaba da dalibai maza da mata sama da 100.
Har yanzu ba a ci Manchester United a gasar ta Premier ba cikin wasannin da ta buga, inda ta lashe hudu ta yi kunnen doki a daya.
Fadar shugaban kasar, ta ce a ranar Lahadi Buhari ya kama hanyar zuwa kasar ta Amurka don halartar taron na Majalisar Dinkin Duniya wanda za a yi a juko na 76.
Jihar Sokoto na daga cikin jihohin da ke yawan fama da matsalar hare-haren ‘yan fashin daji, wadanda suke kashe mutane su kuma saci jama’a don neman kudin fansa.
Domin Kari