A cewar babban sakataren majalisar, hakan daidai yake da tafka asarar dalar Amurka tiriliyan 3.3.
Lauyan Kelly Deveraux Cannick ya ce nuna takaicinsa kan yadda masu taimakawa alkalin suka yanke wannan hukunci.
Rabon da Aston Villa ta doke Manchester United tun a watan Disambar shekarar 2009 a wasan da suka hadu a Old Trafford.
A farkon watan Yulin bana ‘yan fashin daji suka shiga makarantar ta Bethel suka yi awon gaba da dalibai maza da mata sama da 100.
Har yanzu ba a ci Manchester United a gasar ta Premier ba cikin wasannin da ta buga, inda ta lashe hudu ta yi kunnen doki a daya.
Fadar shugaban kasar, ta ce a ranar Lahadi Buhari ya kama hanyar zuwa kasar ta Amurka don halartar taron na Majalisar Dinkin Duniya wanda za a yi a juko na 76.
Jihar Sokoto na daga cikin jihohin da ke yawan fama da matsalar hare-haren ‘yan fashin daji, wadanda suke kashe mutane su kuma saci jama’a don neman kudin fansa.
Marigayin ya rike mukamin mataimakin gwamnan babban bankin na Najeriya a tsakanin 2005 zuwa 2007. Sannan ya taba aiki a bankin raya kasashen Afirka na AFDB.
Manchester United, wacce za ta kara da West Ham United a ranar Lahadi ta koma matsayi na biyu a teburin gasar.
A ranar Juma'a Fani-Kayode, wanda ya yi fice wajen sukar lamirin gwamnatin Buhari, ya koma jam'iyyar APC mai mulki yayin da shi kuma Matawalle tun a watan Yuli ya koma jam'iyyar.
A ranar 24 ga watan Agusta ‘yan fashin daji suka kutsa kai cikin kwalejin ta NDA suka kashe sojoji biyu tare da yin garkuwa da Datong.
Infantino na ziyarar kwana shida ne a Najeriya inda yake halartar gasar kwallon kafa ta mata da uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari ta shirya a tsakanin kasashe shida wacce ke gudana a Legas.
Fani-Kayode ya kasance daya daga cikin masu sukar lamirin gwamnatin APC mai mulki kan yadda take tafiyar da sha'anin mulkinta.
Rahotanni sun ce shugaban na EFCC ya yanke jiki ya fadi a fadar shugaban kasa da ke Abuja, yayin da yake gabatar da jawabi a wani taro.
A kwanakin baya kotu ta ba da umarnin a gudanar da gwajin lafiyar kwakwalwar Sheikh Abduljabbar, wanda sakamakon bincike ya nuna cewa lafiyarsa kalau kamar yadda rahotanni suka nuna.
Bayanai sun yi nuni da cewa, Bawa na cikin magana sai aka ji ya shiru, jim kadan bayan hakan sai aka ka ga ya kare fuskarsa da hannunsa yana mai cewa a yi hakuri ba zai iya ci gaba da magana ba.
A farkon 2017, wani jirgin sojojin Najeriya ya taba kai hari bisa kuskure akan wani sansanin ‘yan gudun hijira da ke Rann a jihar Borno, inda mutane kusan 100 suka rasa rayukansu.
Liverpool ta lallasa AC Milan da ci 3-2 a wasansu na farko da suka buga a gasar cin kofin zakarun nahiyar turai na Champions League a wannan sabuwar kakar wasa
Domin Kari