“Saka harajin ya zama wajibi, saboda kasashe da dama ba sa kyauta mana, ciki har da kawayenmu da abokan hamayyarmu.” In ji Trump.
Shugabannin ‘yan tawayen na zargin gwamnatin Congo da haddasa fashewar suna masu cewa wadanda suka kai harin na cikin wadanda suka mutu.
Sarkin Musulmi Abubakar ya yi wannan kira ne a cikin wata sanarwa da Sakatare-Janar na NSCIA, Farfesa Is-haq Oloyede, ya sanyawa hannu a ranar Alhamis.
Yarjejeniyar ta bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da bayar da “tallafin kudi domin samar da wata Ukraine mai zaman lafiya da wadata ta fuskar tattalin arziki.”
“Fiye da rabin al’ummar kasar – mutum miliyan 24.6 – na fuskantar yunwa mai tsanani. Ayyukan kiwon lafiya sun rushe gaba daya. Miliyoyin yara sun shiga rudani kuma an yanke su daga ilimi na hukuma.
Sanarwar ta kara da cewa sabon farashin zai fara aiki ne daga ranar 27 ga watan Fabrairun 2025.
A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla hudu a fadin kasar, lamarin da ya haifar da mututwar mutane fiye da 200 jumulla, da wasu rahotanni
Batun aure tsakanin masu jinsi iri daya, kawo karshen ba da shaidar kasa ga jariran da iyayensu ba ‘yan kasa ba, da kuma tasa keyar bakin haure fita daga Amurka ya janyo ce-ce-ku-ce daga kungiyoyi da yarjejeniyoyi na kasa da kasa, wasu rahotanni
Domin Kari