Turawan zabe a Najeriya na ci gaba da bayyana sakamakon zabe a matakin kasa da jihohi da kuma mazabun ‘yan majalisar dokokin Kasar.
An haifi Mohammed Rabiu Musa da akafi sani da Rabiu Musa Kwankwaso shekaru 67 da suka shude a garin Kwankwaso na karamar hukumar Madobi da ke jihar Kano Najeriya.
Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya ya gargadi jami’an sa su guji shiga cikin harkokin ‘yan siyasa, maimakon haka su mayar da kai wajen gudanar da ayyukan su na kiyaye doka da oda domin a gudanar da zaben kasar cikin lumana.
Ofishin hukumar zaben Najeriya da ke Dutse fadar gwamnatin jihar Jigawa, ya ce ya fara rarraba kayayyakin zabe zuwa kananan hukumomi da mazabu na sassan jihar, a wani mataki na tunkarar zaben ranar Asabar mai zuwa.
Siyasar ubangida, siyasar kudi da amfani da kayayyakin masarufi domin jan hankalin masu kada kuri’a na daga cikin manyan al’amura da manazarta kan harkokin siyasa ke cewa suna dakushe ci gaban dimokaradiyya a Afrika da sauran kasashe masu tasowa, irin su Najeriya.
Ranar Talata 27 ga watan Agusta na shekarar 1991 gwamnatin mulkin soji a Najeriya ta Janar Ibrahim Badamasi Babangida ta sanar da kirkiro karin jihohi 9 a kasar, kuma jihar Jigawa na daga cikinsu.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya kuma dan takarar shugaban kasar a zaben bana na Jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya fara gudanar da taron gangaminsa na neman kuri’a a Kano.
Dinbin sarakunan gargajiya, malamai da kusoshin gwamnati daga sassan Arewacin Najeriya na cikin dubun dubatar al'umar Musulmi ne suka halarci Sallar jana'izar mai martaba sarkin Dutse, Mai Martaba Alhaji Nuhu Muhammad Sanusi wanda Allah ya yiwa rasuwa a jiya Talata.a babban asibitin kasa dake Abuja.
Shugaban Muhammadu Buhari ya kai ziyarar aiki jihar Kano, tare da ya bude tashar fiton kayayyaki ta nesa da teku da kuma sabuwar tashar samar da lantarki mai amfani da albarkatun ruwa da gwamnatin Kano ta gina.
Dattawa da kwararru a fannoni dabam daban na rayuwar bil’adama daga jihohin Kano da Jigawa a Najeriya sun ce lokaci yayi da al’umma da mahukunta a jihohin biyu zasu kalli alkibila guda domin magance kalubalen da ke barazana ga makomar rayuwarsu.
Yayin da rashin sanin tabbas ya harzuka mafi yawan yan Najeriya game sabbin takardun da har yanzu basu kai ga hannun yan kasar ba, kwararru sun shawarci babban bankin Najeriya.
An haifi Mohammed Rabiu Musa da akafi sani da Rabiu Musa Kwankwaso shekaru 67 da suka shude a garin Kwankwaso na karamar hukumar Madobi a jihar Kano Najeriya.
Kalaman na Majalisar Dinkin Duniya na zuwa ne a dai-dai lokacin da ‘yan takarar gwamna a jihar Kano suka sanya hannu akan yarjejeniyar mutunta juna da kiyaye doka da oda yayin kamfe.
Kungiyoyin mata a Najeriya na kara kaimi wajen wayar da kan ‘yan uwan su a birnin da karkara game da muhimmancin shiga adama da su a harkokin zaben kasar, domin samar da gwamnatin da zata kula da bukatun su.
Domin Kari