Fitowar Mubarak Bala daga Kurkuku, wani dan Najeriya da yayi suna wajen sukar addini a shekarun baya, na ci gaba daukar hankalin shugabannin cibiyoyin ‘yancin bil’adama a duniya.
Yanzu dai kimanin makonni biyu kenan babu hasken wutar lantarki a daukacin yankin na arewacin Najeriya birni da karkara.
Zaben kananan hukumomi da aka yi a ranar sabar a jihar Kano ya gamu da kalubalen rashin fitowar jama’a rumfunan zabe.
Zaben kananan hukumomi da aka yi a jihar Kano yau asabar, 26 ga watan Oktoba na 2024, ya gamu da kalubalen rashin fitowar Jama’a domin kada kuri’a kuma Jami’an tsaro musamman ‘yan sanda su ma basu fito aikin bada tsaro ba.
A cewar Gezawa ba za su bayyana sunaye ko jam’iyyun da ‘yan takarar suka fito ba yana mai cewa hurumi ne na jam’iyyun su bayyanawa jama’a idan suna so.
Gwamnan ya ce majalisar tsaro ta jihar Kano ta amince da wannan mataki kuma dokar ta fara aiki nan take.
Hukuncin kotun na yau Alhamis ya rushe ko soke sanya hannu akan dokar da gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi a ranar da majalisar ta kammala aikinta akan daftarin dokar
Babbar kotun tarayya dake Kano ta ce ta gamsu da hujjojin ta masu kara suka gabatar, saboda haka tana da hurumin sauraron shari'ar takaddamar sarautar Kano.
Da misalin karfe 12 na ran nan ne alkalin kotun mai sharia M.A Liman ya zauna domin sauraron shari'ar.
Domin Kari