Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Matakan Gudanar Da Cinikayya Tsakanin Kasashen Afirka, Fabrairu 17, 2025


Iyakar Najeriya Da Nijar - Masu cinikayya, ‘yan kasuwa wasu dauke da albasa
Iyakar Najeriya Da Nijar - Masu cinikayya, ‘yan kasuwa wasu dauke da albasa

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun haska fitila ne a kan matakan gunadar da cinikayyar albasa a tsakanin kasashen Afrika wanda babu tsangwama da kuma kare muradun manoma da 'yan kasuwar ta a nahiyar.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Matakan Gudanar Da Cinikayya Tsakanin Kasashen Afirka, Fabrairu 17, 2025.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:22 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG