KANO, NIGERIA —
A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon mun haska fitila ne a kan matakan gunadar da cinikayyar albasa a tsakanin kasashen Afrika wanda babu tsangwama da kuma kare muradun manoma da 'yan kasuwar ta a nahiyar.
Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:
Dandalin Mu Tattauna