JIGAWA, NAJERIYA — 
Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon zai maida hankali ne a kan batun bada tallafin shinkafa ga ‘yan kasa mabukata na gwamnatin Najeriya da aka kaddamar a Kano kusan makonni biyu da suka gabata.
Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna