Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya ba da umarnin cewa a gaggauta warware sabanin da ke tsakanin Najeriya da kamfanin jiragen sama na Emirates EMIRA.UL da kuma bayar da bizar zuwa hadaddiyar daular Larabawa, in ji kakakin shugaban kasar a ranar Alhamis.