Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu, ya ba da umurni a hukunta duk wanda ya taka wata rawa da ta kai ga mutuwar mawakin.
A yayin da aka fara taron shekara-shekara na Majalisar Dinkin D!uniya wanda ke samun wakilcin shugabannin duniya, masu harkokin kasa da kasa sun bukaci sauyi daga kasashe masu karfi zuwa kananan kasashe irin na Afirka.
Majalisar dokokin jihar Legas ta kafa wani kwamiti da zai gudanar da bincike akan wani yaro dan shekaru 12 da ke kwance a asibitin koyarwa na jihar bayan da karamin da hanjinsa ya bace bayan wata tiyata da aka masa a asibitin.
Domin Kari