Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu A Jihar Yobe, Fabrairu 06, 2024


Babangida Jibril
Babangida Jibril

LAGOS, NIGERIA - A shirin Ilmi na wannan makon, mun leka jihar Yobe inda a kwanakin baya gwamnatin jihar ta bada umurnin dakatar da lasisin makarantu masu zaman kansu a jihar.

Domin jin dalilin daukar wannan mataki a saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Dakatar Da Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu A Jihar Yobe, Fabrairu 06, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:11 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG