Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAN DAN ADAM: An Gudanar Da Taron Koyar Da Harshen Hausa a Burkina Faso - Nuwamba 13, 2023


Babangida Jibril
Babangida Jibril

Shirin na wannan makon, ya maida hankali ne kan taron koyar da harshen Hausa a Burkina Faso. An shirya taron ne tare da Jami'ar Tarayya ta Dutsen Ma da ke jihar Katsina.

Saurari shirin:

ILIMI GARKUWAN DAN ADAM
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:27 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG