Kungiyar Tarayyar Turai da kungiyar kasashen Afirka suna taron neman mafitar kwararar 'yan gudun hijira a Turai da ake gudanarwa a kasar Malta.
Taron warware matsalolin kwararar 'yan ci rani zuwa Turai
Kungiyar tarayyar Turai da kungiyar kasashen Afirka suna taro, Nuwamba 12, 2015.
5
Wata 'yar gudun hijira Abukar Ali Rahma da danta
6
Kwalekwalen 'yan gudun hijira a jirkice
7
Shugabar Jamus Angela Merkel ta isa wajen taron
8
Shugaban Nijar Mahamadou Issoufou lokacin da ya isa wajen taron