Hukumomin kiwon lafiya a Jamhuriyar Nijar sun kaddamar da shirin yi wa yara kanana allurar rigakafin cutar sankarau a wani mataki na kauce wa yaduwar cutar wacce ta barke a wasu sassan Najeriya dake makwabtaka da kasar. 13 ga watan Afirilu shekarar 2017.
Hotunan Shirin Allurar Rigakafin Cutar Sankarau a Nijar

5
A na yi wa wasu yara allurar rigakafin cutar sankarau a birnin Yamai. Ranar Alhamis 13 ga watan Afrilu Shekarar 2017
Facebook Forum