Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Yuwuwar Fitowar Talakawa Zabe Da Rikice-rikicen Jam’iyyun APC Da PDP, Satumba 09, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Ko talakawa za su fito zaben 2023 na Najeriya dake gabatowa?

ABUJA, NIGERIA - A cikin shirin na wannan mako mun maida hankali ne akan yuwuwar fitowar talakawa zabe da kuma rikice-cikicen Jam'iyyun APC da PDP a Jahohin Bauchi da Kaduna.

APC, PDP
APC, PDP

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

MANUNIYA: Yuwuwar Fitowar Talakawa Zabe Da Rikicin-rikicen Jam’iyyun APC Da PDP, Satumba 09, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:58 0:00

XS
SM
MD
LG