Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Barazanar Tsige Shugaba Buhari -Yuli 29, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya yi dubi game da barazanar tsige Shugaban Kasa Buhari da 'ya'yan Jam'iyyar PDP a Majalisar Dattijai su ka yi da kuma zanga-zangar kungiyar kwadago game da yajin aikin kungiyar malaman Jami'oin Najeriya da sauran batutuwan siyasa.

Saurari cikakken shirin:

 MANUNIYA: Barazanar Tsige Shugaba Buhari
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:57 0:00

XS
SM
MD
LG