Shekaru 14 bayan al’ummar Libya sun kawar da bambance-bambancen dake tsakaninsu, da yin aiki tare wajen hambarar da ‘dan mulkin kama karya Gaddafi, har yanzu ba’a cika alkawarin da aka dauka na mafarkin samar da wayayyiyar kasar Libya mai bin tsarin dimokiradiya da walwalar ariziki ba,” a cewar MDD
Litinin ta 3 a watan Febrairu ce ranar shugaban kasa a Amurka. Tunda fari an ware ranar ce da nufin taya George Washinton murna, shugaban kasar na farko, tun daga 1968 ranar hutun ta girmama Abraham Lincoln shima. A yau ranar ta kasance ta tunawa da dukkanin shugabannin da suka mulki kasar
A cikin wannan shekara da ba ta wuce kwana 40 da kamawa ba, an samu munanan fashewar tankokin man fetur a Najeriya, akalla hudu a fadin kasar, lamarin da ya haifar da mututwar mutane fiye da 200 jumulla, da wasu rahotanni
A yau Alhamis Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewar Isra’ila zata mikawa kasarsa iko da Gaza bayan lafawar rikici tare da tsugunar da al’ummar zirin a wani wuri na daban, abinda yace ba zai bukaci tura dakarun sojin Amurka zuwa yankin ba.
Domin Kari