Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Taron Majalisar Dattijan Najeriya Akan Matsalar Tsaro, Satumba 16, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A cikin shirin na wannan mako mun maida hankali ne akan taron majalissar Dattijai akan matsalar tsaro da kuma siyasar Najeriya.

‘Yan Majalisar Dattijan Najeriya Da Sojojin Kasar
‘Yan Majalisar Dattijan Najeriya Da Sojojin Kasar

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya hada:

MANUNIYA: Taron Majalisar Dattijan Najeriya Akan Matsalar Tsaro, Satumba 16, 2022.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:05 0:00

XS
SM
MD
LG