Karo na biyu ke nan da Majalissar Dinkin Duniya ta tura wakilai zuwa kasar cikin kasa da shekara daya, abinda ke nuni da cewa akwai damuwa akan tashe-tashen hankulan da ke faruwa a kasar.
An Fara Ganawar Siyasa a Kasar Burundi.
A yau ne wakilin kwamitin sulhun Majalissar Dinkin Duniya ya isa kasar Burundi don tattaunawar siyasa da za a yi tsakanin gwamnatin kasar da 'yan adawa.
![Taron tattaunawa a Burundi.](https://gdb.voanews.com/1edae298-9732-421c-be19-81abc2715670_cx0_cy2_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
5
Taron tattaunawa a Burundi.
![Taron tattaunawa a Burundi.](https://gdb.voanews.com/af938c24-00d5-4457-a477-315fc3520d89_cx0_cy1_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
6
Taron tattaunawa a Burundi.
![Taron tattaunawa a Burundi.](https://gdb.voanews.com/2ad217bc-84dc-48f6-b3db-e4be5c81883e_cx0_cy8_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
7
Taron tattaunawa a Burundi.
![Taron tattaunawa a Burundi.](https://gdb.voanews.com/11e136e6-ddf3-4055-8ad8-2d72ec6dd2b9_cx0_cy6_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
8
Taron tattaunawa a Burundi.