Wasu hare-haren boma-bomai sun hallaka mutane 7, wasu kuma sun jikkata a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya. Kungiyar ISIS, da ke fafutikar kafa daular Islama ce ta dauki alhakin kai harin.
Harin Boma Bomai a Kasar Indonesiya
Sojoji sun kewaye wajen da aka kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya, harin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 7.

1
Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.

2
Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.

3
Wasu sun taimaka wa wani dan sanda da ya sami rauni sakamakon harin.

4
Dan sandan farin kaya ya auna maharan da bindigarsa biyo bayan harin na Jakarta.