Wasu hare-haren boma-bomai sun hallaka mutane 7, wasu kuma sun jikkata a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya. Kungiyar ISIS, da ke fafutikar kafa daular Islama ce ta dauki alhakin kai harin.
Harin Boma Bomai a Kasar Indonesiya
Sojoji sun kewaye wajen da aka kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya, harin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 7.
![Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.](https://gdb.voanews.com/07778d9f-3b36-4fae-a3ab-5603a1fc40ba_cx0_cy23_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
1
Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.
![Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.](https://gdb.voanews.com/d01a6c1e-5060-44c5-9e90-932a68168f2e_w1024_q10_s.jpg)
2
Wasu mahara sun kai hari a babban birnin Jakarta na kasar Indonesiya.
![Wasu sun taimaka wa wani dan sanda da ya sami rauni sakamakon harin.](https://gdb.voanews.com/49b9297c-ec95-49f1-914d-50c8a600163b_cx0_cy17_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
3
Wasu sun taimaka wa wani dan sanda da ya sami rauni sakamakon harin.
![Dan sandan farin kaya ya auna maharan da bindigarsa biyo bayan harin na Jakarta.](https://gdb.voanews.com/a78642e6-26bd-4d7e-ba78-52b067b337e5_cx0_cy2_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
4
Dan sandan farin kaya ya auna maharan da bindigarsa biyo bayan harin na Jakarta.